Malam Lawal Kalarawi shahararran Malamin Addinin musulunci ne da yayi shuhura a Kano da arewacin Najeriya sakamakon barkwanci da shehin Malamin yake yi idan yana gudanar...
Akalla Fasinjoji 30 ne jirgin Azman ya bari a filin jirgin saman Malam Aminu Kano sakamakon yadda aka baiwa mutanen da yawansu ya zarce adadin da...
Fitacciyar jarumar fina-finan Hausar nan Hafsat Idris wadda akafi sani da Barauniya ta musanta rade-radin da ake ta yadawa a kafafan sada zumunta na cewa ta...
An bayyana hakkin malami a kan dalibi da kuma hakkin dalibi a kan malami a matsayin wani babban abinda ya kamata kowace makaranta ta baiwa fifiko...
Kwamishinan ayyuka da gidaje na jihar Kano, Injiniya Mu’azu Magaji ya bayyana cewa hakkin gudanar da managartan ayyuka da za su ciyar da kasar nan gaba...
Jami’ar Bayero da ke Kano, ta ce nan gaba kadan za ta fara koyar da harshen kasar China. Jami’ar ta sanar da hakan ne a shafinta...
Gwamnan jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje ya umarci kwamishinan lafiya na jhar Kano Dakta Aminu Ibrahim Tsanyawa da ya fara karrama jajirtattun ma’aikatan lafiya da suka...
Mai mairtaba Sarkin Kano Malam Muhammad Sunusi na biyu ya jagoranci bude sabon masallacin juma’a na sabuwar jami’ar Bayero dake Kano. Da yake gabatar da hudubar...
Maaikatan gwamnatin jahar Kano da suka yi ritaya daga shekarar 2015 na bin gwamnatin jahar Kano fiye da Naira biliyan goma sha bakwai a matsayin...
Gamayyar Kungiyoyin rajin kare hakkin al’umma a jihar Kano sunyi kira da babbar Murya ga gwamnatin Kano data kara kaimi wajen ganin ta kubutarda sauran yaran...