‘Yan bindiga sun sace wasu ‘yan kasuwa guda goma sha takwas wadanda su ka bar garin Pandogari a kan hanyar su ta zuwa Bassa da ke...
Hukumar lafiya ta duniya WHO ta ce nan ba da jimawa ba za ta ayyana Najeriya a matsayin kasar da babu cutar shan-inna wato Polio. Wannan...
Dakarun Sojin Najeriya na rundunar Operaion Hadarin Daji sun sanar da cewa sun samu nasarar harbe ‘yan bindiga 78 tsakanin watan jiya zuwa na Yulin nan...
Wani malami a sashen nazarin zamantakewar dan adam a Jami’ar Bayero da ke nan Kano Farfesa Dr Sani Malumfashi ya bayyana rashin shugabanci nagari a kasar...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya gana da babban sufeton ‘ya sandan kasar Muhammad Adamu kan sabuwar arangamar da jami’an tsaro suka yi da mabiya Shi’a jiya...
Shugaban jami’ar karatu daga gida ta kasa NOUN Farfesa Abdallah Uba Adamu ya ce akalla Fursunoni 500 ne yanzu haka ke karatu a jami’ar kyauta. Farfesa...
Fadar shugaban kasa ta musanta zargin da jam’iyyar PDP ta yi na cewa, dala biliyan daya kudaden da ta cira daga asusun rarar danyen man fetur...
Kishiya da rashin kudi ne za su hanani auren Yawale -Rayya Jarumar wasan kwaikwayon nan Surayya Aminu wadda akafi sani da Rayya a shirin film dinnan...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi kira ga ‘yan Najeriya su yi watsi da kiran da kungiyar dattawan arewa ta yi al’ummar Fulani mazauna kudancin kasar...
Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO), ta bayyana yaduwar cutar Ebola a Jamhuriyar Dimokiradiyar Congo a matsayin abin damuwa ga kasashen duniya. Shugaban hukumar Tedros Adhanom Gebreyesus,...