Masanin harkokin tsaro a Najeriya kuma tsohon mataimakin sufeton ƴan sanda Muhammad Hadi Zarewa AIG mai ritaya (MNI), ya ce matsalar tsaro a Najeriya rashin kayan...
Kungiyar Kwallon kafa ta Chelsea ta dauki dan wasan gaba mai zura Kwallo na kungiyar Kwallon kafa ta RB Leipzig ,dan kasar Jamus (Germany ) Timo...
Shirin kiyaye zaizayar kasa da kula da kananan madatsun ruwa NEWMAP, ya horas da manoman rani 50 daga kananan hukumomin jihar Kano 5 kan dabarun noman...
Gwamnatin jihar Kano ta haramta yin goyan biyu ko fiye da haka a babura masu kafa biyu a jihar nan. Shugaban hukumar karota Baffa Babba Dan’Agundi...
Bayan dawowa, gasar firimiyar kasar Ingila, sakamakon tsaikon da ta samu akan cutar Corona tun watan Maris kungiyar Arsenal, ta fara gasar da koma baya, bayan...
Gwamnatin jihar Kano ta fara daukar Malaman makarantun tsangayu aiki. Kwamishinan ilimi na jihar Kano, Muhammad Sanusi Kiru ne ya bayyana haka yayin taron kaddamar da...
Ma’aikatar kasafin kudi da tsare-tsare ta jihar Jigawa tace kasafin kudin da aka warewa bangaren cimaka (Nutrition) baichanza ba daga yanda aka ware masa tun asali....
Wani masanin tsirrai da aikin noma ya bayyana canjin yanayi da cewa daya ne daga abubuwan da ke haifar da kwararowar hamada da fari musamman a...
Sama da mutum 30,000 hukumomi a kasar Brazil suka tabbatar sun kamu da cutar Coronavirus a ranar Talata kadai. Yanzu haka dai kasar ta kasance ta...
Gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje ya caccaki rahoton gwamnatin tarayya da ta fitar game da mace-macen da aka yi a Kano. Maitaimakawa gwamnan kan kafafen sada...