Gwamnatin jihar Kano ta tabbatar dacewar nan da ‘yan watanni masu zuwa zata samar da sabon tsari na zamani wajen yawaita samar da madara shanu...
Hukumar shirya gasar cin kofin Nahiyar Afirka CAF ta sanar da dage gasar da za a yi a shekarar 2021 zuwa watan Janairun 2022. Hukumar ta...
Kimanin mutane 45 ne suka rasa rayukansu a yayin wasu rikice-rikice na kabilanci a kasar Sudan ta Kudu, in ji hukumomin kasar. Akalla mutane 18 suka...
Tsohon Mataimakin shugaban rukunin tashoshin freedom rediyo, Mallam Umar Saidu Tudunwada, ya rasu a ranar 30 ga watan Yunin 2019. Marigayi Tudunwada ya rasu ranar Lahadi...
‘Yan majalisar sun yi zama na dan wani lokaci, kafin daga bisani majalisar ta yanke shawarar dage zamanta na ranar Laraba. Sanarwar ta biyo bayan wani...
Gwamnatin jihar Jigawa ta ce ma’aikata za su koma bakin aiki daga ranar Litinin, wanda ya yi dai-dai da ranar shida ga watan Yuli. Gwamna Muhammad...
Majalisar dokoki ta jihar Kano, ta bukaci al’ummar jihar da su cigaba da bata goyon baya wajen gudanar da ayyukan da suka rataya a wuyanta domin...
Gwamnatin tarayya ta ce, za ta ribanya kokarinta domin manoman Najeriya su kara samun dabarun samun amfanin gona mai yawa musamman manoman shinkafa. Ministan aikin gona...
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya amince a bude makarantu a kasar, bayan da suka dogon hutu saboda annobar Coronavirus. Hakan ya biyo bayan wata ganawa da...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya janye dokar hana tafiye-tafiye tsakanin jihohin Najeriya. Wannan na zuwa ne bayan da shugaban ya gana da shugabannin kwamitin kar-ta kwana...