

Shugaban kasa muhammadu Buhari ya ce, Najeriya za ta iya kawo karshen matsalolin gurabatar yanayi nan da shekarar 2060. Babban mataimaki na musamman ga shugaban kasa...
Rundunar sojin ruwan ƙasar nan ta yi kira ga jama’a da su yi watsi da wata sanarwa da ake yaɗawa ta cewa an fara bada admission...
Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi manoman jihar da su guji yin amfani da dagwalon masana’antu a matsayin taki a gonakinsu. Kwamishinan Muhalli, Dakta Kabiru Ibrahim Getso...
Gwamnatin tarayya ta ce samar da sabuwar manhajar tashoshin kallon talabijin kyauta ta zamani zai bunƙasa al’adun al’ummar Najeriya. Ministan yaɗa abarai da raya al’adu Alhaji...
Hukumar kula da kafafen yaɗa labarai ta ƙasa NBC ta ce duk wanda bai mallaki sabuwar akwatun zamani ta Free TV zai Daina kallon tashoshin yaɗa...
Gwamnatin tarayya ta ce har yanzu akwai kimanin Naira biliyan 7 da miliyan 3 da ba a rabawa waɗanda suka ci gajiyar shirinta na samar da...