Shugaban kwamitin rikon ƙwarya na jam’iyyar APC na ƙasa kuma gwamnan jihar Yobe Mai Mala Buni ya musanta rahoton cire shi daga shugabancin jam’iyyar. Gwamna Mai...
Hukumar jindaɗin Alhazai ta jihar Kano ta ce, hukumar kula da aikin hajji ta ƙasa NAHCON ta sanar da ita cewa a bana za’a gudanar da...
Hukumar kashe gobara ta jihar kano, ta tabbatar da mutuwar wasu Matasa biyar da suke tsaka da diban kasa domin bayar da gudunmawa ga abokinsu da...
Hukumar KAROTA a jihar Kano ta ce, daga ƙarshen watan Maris na 2022 za ta haramtawa duk direban adaidaita sahun da bai sabunta lasisinsa ba hawa...
Kungiyar kwallon kafa ta Manchester City ta casa Manchester United a gasar Firimiya ta kasar Ingila da ci 4-1. Filin wasa na Etihad ne ya karbi...
Zakarun gasar Firimiya ta kasa har sau hudu a baya, Kano Pillars tayi nasarar doke Nassarawa United da ci biyu da nema a wasan gasar NFPL....