Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Buhari zai gabatar da kudirin kasafin kudin badi

Published

on

Shugaban kasa Muhammadu Buhari zai gabatar da kudirin kasafin kudin badi a zauren majalisar tarraya a mako mai zuwa.

Shugaban majalisar Ahmad Lawan ne ya bayyna hakan a ya yin da yake maraba ga  ‘Yan-majalisu da suka koma bakin aiki bayan tafiya hutun da suka yi.

A cewar Lawan shugaban kasa Buhari zai gabatar da kasafin kudi a zauren majalisun tarraya a wani bangare na farfado ta tattalin arziki kasa.

 

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!