Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Al’umma su dinga kai kara don kwato musu hakki-Majalisar dinkin duniya

Published

on

Hukumar kare hakkin bil Adam ta kasa ta ce, kamata ya yi al’umma su riga kai kara inda ya kamata don kwato musu hakkin su.

Shugaban hukumar a nan Kano, Malam Shehu Abdullahi kiru ne ya bayyana hakan, a wani banagre na bikin ranar kare hakkin dan Adam ta duniya a yau Talata.

Malam Shehu Abdullahi na mai cewa, sanin hakki wajibi ga duk al’umma ta bangarori daban-daban don samun yancin su.

Lauya mai fafutukar kare hakkin bil adama ya rubuta wasika zuwa ga Shugaban kasa

Amnesty ta zargi mahukuntan Najeriya da rashin kyautatawa matan da suka tsere daga yankunan da Boko Haram ya daidaita.

Kungiyar Amnesty international ta ce sojojin kasar nan sunyi biris da gargadin boko haram

Wasu mazauna birnin Kano sun bayyana irin hakkokin su da aka danne musu wanda hukumomi ta kasa yin komai akai

Majalisar dinkin duniya ce dai ta ware duk ranar 10 ga watan Disanba kowacce shekara, a matsayin ranar kare hakkin bil Adam ta Duniya.

Wakilyar mu Aisha Muhammad Yalleman na da cikkaken rahotan a cikin  labaran Duniya da kuma na muleka mu gano

 

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!