Connect with us

Manyan Labarai

Tawagar jami’an tsaro na rakiyar fita daga fada ga Sarki Sunusi

Published

on

Tawagar jami’an tsaro na raka Sarkin Kano Muhammadu Sunusi na II, bayan da gwamnatin jihar Kano ta tsige  shi daga kan sarauta a safiyar yau.

A halin yanzu Dandazon jama’a sunyi wa gidan tsinke bayan da aka ga wasu motoci na jami’an tsaro na fitowa daga gidan Sarkin.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!