Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Addini

A fara duban watan Rabi’ul-Awwal – Sarkin Musulmi

Published

on

Sarkin Musulmi

Sarkin Musulmi Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar ya umarci al’umma da su fara duban watan Rabi’ul Awwal daga ranar Alhamis 7 ga watan Oktoban 2021.

Wannan na cikin wata sanarwa da fadar sarkin musulman ta fitar.

Sanarwar ta bayyana lambobin wayar da da za a sanar da kwamitin duban wata na fadar sarkin kamar haka: 08037157100 da 08035965322.

Sanarwar ta buƙaci al’umma da su gudanar da murnar haihuwar Manzon Allah SAW a cikinsa, kuma a cikinsa ne ya yi wafati.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!