Connect with us

Labarai

Aikin layin dogo daga Najeriya zuwa Maradi ya kai kaso 60- Gwamnatin tarayya

Published

on

Gwamnatin Tarayya ta ce aikin layin dogon da ya tashi daga  jihohin Kaduna da Jigawa  da  Katsina zuwa Kano ya wuce birnin Maradi da ke jamhuriyar Nijar, ya kai kashi 60 cikin 100.

 

Ali Bukar guda cikin  Injiniyan Ma’aikatar Sufuri na kasar nan  da ke kula da Sashe na Biyu na aikin, ne ya  bayyana hakan a lokacin ziyarar duba aikin da tawagar ‘yan jarida ta shugaban kasa ta kai a Jigawa.

 

Tawagar karkashin jagorancin mai bai wa shugaban ƙasa shawara kan harkokin yaɗa labarai da sadarwa, Sunday Dare  ya ce nan bada jimawa ba za’a iya kammala aikin.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!