Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Yadda aka samu bullar sabuwar cuta a Sokoto – Tambuwal

Published

on

Wata sabuwar cuta ta bulla a jihar Sokoto ya yin da ta yi sanadiyar mutuwar mutane 4 aka kuma kwantar da dama a asibiti.

Gwamnan jihar Sokoto Aminu Waziri Tambuwal ya tabbatarwa manema labarai a  birnin Sokoto cewa kawo yanzu

Tambuwal ya bayyana cewar cutar ta bulla ne a yankin Halele dake Sokoto wanda har yanzu ba’a kai ga ganu musababin ta ba.

Gwamnan na Sokoto ya ce nan bada jimawa ba ne, gwamnatin sa zata gudanar da bincike don daukar mataki na gaba.

 

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!