Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Coronavirus

 An tantance mutane 46 a Kano kan Coronavirus

Published

on

Ma’aikatar lafiya ta jihar Kano ta ce, sakamakon gwajin da ta yiwa mutune arba’in da shida na cutar Covid-19 ya tabbatar ba sa dauke da cuta yayin da kuma take dakwan sakamkon mutum 4.

Kwamishinan lafiya na jihar Kano Dakta Aminu Ibrahim Tsanyawa ne ya bayyana hakan ya yin zantawa da manema labarai daya gudana a yau laraba.

Kwamishinan ya kara da cewar har hanzu jihar Kano bata da ko mutum guda dauke da cutar ta Corona ba.

Dakta Aminu Ibrahim Tsanyawa ya kara da cewar ma’aitakar lafiya ta yi tsare-tsare da zata dauki matakan dakile cutar ya sanya ta karawa ma’aikata hutun  makwanni biyu.

Wakiliyar mu Aisha shehu Kabara ta ruwaito cewar Kwamishinan ya sake nanata cewar duk  wadanda aka yi wa gwajin basa dauke da cutar ta Covid19.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!