Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Ana wata-ga-wata: PDP ta dakatar da Ambasada Aminu Wali

Published

on

Jam’iyyar PDP reshen mazabar Hotoro ta kudu ta dakatar da tsohon ministan kasashen wajen kasar nan Ambasada Aminu Wali daga jam’iyyar na tsawon watanni shida.

A cikin wata takarda da jam’iyyar ta fitar mai dauke da sa hannun shugaba da sakatare na jam’iyyar a mazabar ta Hotoro ta kudu, ta ce, ta dau wannan mataki ne sakamakon gaza bayyana gaban kwamitin da jam’iyyar ta kafa akansa.

A cewar jam’iyyar gazawa da Ambasada Aminu Wali ya yi na bayyana gaban kwamitin jam’iyyar don kare kansa game da zargin da ake yi masa, ya sanya ta ga ba ta da zabi da ya wuce ta dakatar da shi har na tsawon watanni shida.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!