Connect with us

Labarai

Atiku ya soki tsarin rancen kudin karatu na NELFUND

Published

on

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya soki tsarin rancen karatu na NELFUND, ya na mai cewa rance ba tallafin karatu ba ne, bashi ne da ɗalibi zai biya.

 

Atiku, ta bakin mai magana da yawunsa kan harkokin yaɗa labarai, Phrank Shaibu, ya ce idan aka zaɓe shi a matsayin shugaban ƙasa a 2027, zai rage kuɗaɗen ilimi tare da yafe basussukan ɗaliban da suka cancanta bayan gudanar da cikakken nazari kan tsarin.

 

Atiku ya kuma kalubalanci gwamnatin Tinubu da ta fitar da bayanan lissafin da ke nuna yadda shirin rage farashin man fetur da yake gabatarwa zai shafi NELFUND, albashin ma’aikata ko mafi ƙarancin albashi.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!