Connect with us

Labarai

Peter Obi ya buƙaci Shugaba Tinubu ya ya yi bayani kan tarihin karatunsa

Published

on

Ɗan takarar shugabancin kasar nan  a  jam’iyyar NDC, Peter Obi, ya buƙaci Shugaba Bola Ahmed Tinubu da ya fito fili ya yi bayani kan batutuwan da suka shafi tarihin karatunsa, musamman takardun da suka shafi makarantar firamare da sakandare.

 

Peter Obi ya bayyana hakan ne a wata sanarwa da ya wallafa a shafinsa na sada zumunta a ranar Laraba.

 

Dan takarar  bangaren adawar  ya ce yunƙurin hana jama’a samun wasu bayanan kotunan ƙasashen waje da suka shafi tarihin shugaban abin kunya ne ga kasar nan da Kuma siyasar ta.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!