

APC ta lashe zaben ‘yan majalisar dokokin Ungoggo da KMC a jihar Kano A mazabar Kano Municipal, dan takarar jam’iyyar APC Aliyu Nabil Daneji ya samu...
Rundunar Sojin ƙasar nan dake aiki karkashin Runduna ta 6 sun cafke wani da ake zargi da safarar makamai tare da kwato harsasai 969 a Sarkin...
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya buƙaci masu zaɓe, jami’an tsaro da Hukumar INEC su gudanar da zaɓe cikin tsari da lumana a zaɓen cikin gurbin...
Mai Mala Buni ya amince da Naira miliyan 398 don ciyarwar Ramadan a Yobe State Gwamnan Jihar Yobe, Mai Mala Buni, ya amince da kashe...
Shugaban Karamar Hukumar Kaiama mai fama da matsalar tsaro a Jihar Kwara, Abubakar Danladi, ya sanya dokar hana fita ta dare a dukkanin fadin karamar hukumar...
Hukumar kula da ‘yan gudun hijira ta Majalisar Ɗinkin Duniya tare da ƙungiyoyi abokan hulɗa 123 sun ƙaddamar da neman gudummawar sama da dala biliyan 1,...
‘Yan sandan Jihar Yobe sun kama wasu mutane hudu da ake zargi da garkuwa da wani mutum bayan sun bayyana kansu a matsayin jami’an tsaro. ...
Hukumar Tace Fina-finai ta Jihar Kano ta ba da umarnin rufe dukkan wuraren nishaɗi a jihar nan take, ciki har da gidajen gala da na casu...
An samu hatsaniya a zaman da Majalisar Wakilan Najeriya ta gudanar kan gyaran dokar zaɓen ƙasar ta 2025. Sashe na 60 na dokar, wanda ya...
Gobara ta tashi a kusa da ma’aikatar lantarki ta ƙasa da ke Maitama a birnin tarayya Abuja. Wannan na cikin sanarwar da Hukumar Agajin Gaggawa...