

Rundunar sojin kasar nan sun kama mutane tara da ake zargi mambobin wata ƙungiyar ‘yan bindiga ne a jihar Plateau. Ana zargin su da hannu...
Mataimakiyar sakataren Majalisar Ɗinkin Duniya Amina Muhammed ta nemi gwamnatin kasar nan ta samar da sabbin tare-tsare da za su baiwa manoman ƙasar damar samun takin...
Allah yayiwa tsohon shugaban hukumar kwallon kafa ta kasa Ibrahim Galadima rasuwa, a jiya Asabar bayan fama da gajeriyar rashin lafiya. An haifi Marigayin, a ranar...
Jam’iyyar PDP a Jihar Bauchi ta tabbatar da janye shirin komawar Gwamnan jihar Bala Abdulkadir Muhammad jam’iyyar APC. Shugaban PDP na jihar, Sama’ila Burga ne ya...
Shugaban darikar Katolika Paparoma Leo XIV ya karyata rade-radin cewa yana takun saka da shugaban Amurka Donald Trump. Ya ce bai da niyyar shiga wata muhawara...
‘Yan sanda a Jihar Rivers sun kama wasu manyan masu garkuwa da mutan guda uku tare da ceto wasu da aka sace. An kama su ne...
Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen ruwa ta Birtaniya (UKMTO) ta ce dakarun juyin juya halin Iran sun buɗe wa wani jirgin dako wuta a mashigar Hormuz....
Reshen kungiyar malaman makaranta ta NUT na Abuja Babban Birnin Tarayyar Nijeriya ya umarci malaman makarantun firamare da sakandare a dukkan gundumomi shida da ke yankin...
Rundunar sojin Iran ta ce ta sake rufe mashigar Hormu saboda ci gaba da toshe tasoshin ruwanta da Amurka ke ci gaba da yi, kamar yadda...
Hukumar Kwashe Shara ta Jihar Kano REMASAB ta ƙwato wasu lemon roba da wa’adin amfani da su ya ƙare a Kasuwar Malam Kato da ke Kano....