Gwamnatin Kano ta musanta labarin cewa an kama mai ɗakin gwamnan Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje. Wannan na cikin wata sanarwa da kwamishinan yaɗa labarai Malam...
Gwamnonin jihohin Kudancin Ƙasar nan sun yanke shawarar shigar da gwamnatin tarayya Ƙara kan harajin VAT. Hakan na cikin wata sanarwa da ƙungiyar gwamnonin ta fitar...
Mamallakin kamfanin Facebook da Whatsapp Mark Zuckerberg, ya nemi afuwar al’ummar Duniya sakamakon katsewar shafukan sadarwar a ranar Litinin. Lamarin dai ya faru kwana guda bayan...
Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars ta lallasa kungiyar Gaida United da ci 5-0 a wasan sada zamunci da suka fafata. Karawar data gudana a filin...
A Ci gaba da gasar cin kofin Mariri Cola Nut Market, da ake kira da Chairman Cup, wasan da aka buga jiya tsakanin kungiyar kwallon kafar...
Zakarun gasar La Ligar kasar Spain ta shekarar 2020/2021 Athletico Madrid sunyi nasarar doke Barcelona da ci 2-0 a wasan da aka gudanar yau Asabar 02...
Tsohon dan wasan kasar Brazil Pele ya koma gida bayan da aka sallameshi daga asibiti sakamakon jinya da ya sha. Mai shekaru 80 ya kasance a...
Kyaftin din kungiyar kwallon kafa ta kasa Super Eagles Ahmed Musa ya tallafa an zura kwallo a wasan da kungiyarsa ta Fatih Karagumruk ta samu nasara...
A Ci gaba da gasar cin kofin Mariri Cola Nut Market, da ake kira da Chairman Cup, wasan da aka buga a ranar Juma’a 1 ga...
Wata babbar motar dakon kaya ta kamfanin Ɗangote ta take baburin adaidaita sahu tare da bige motar gida. Lamarin ya faru a mahaɗar kwanar kasuwa a...