

Gwamnatin jihar Kano, ta ce, za ta hukunta duk wani da aka samu na amfani da tukin babur mai kafa biyu da sunan yin sana’ar Achaba,...
Ƙungiyar Likitocin masu neman ƙwarewa ta Najeriya NARD, ta sanar da dakatar da yajin aikin da ta fara na tsawon makonni hudu, bayan tattaunawa da Gwamnatin...
Jam’iyyar adawa ta PDP, ta soki jerin sunayen waɗanda Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya tura wa Majalisar Dattawa domin nada su matsayin jakadu, inda ta bayyana...
Dakarun Operation Hadin Kai sun kubutar da ‘yan mata 12 da ƴan ta’addan ISWAP suka yi garkuwa da su a yankin Mussa, cikin ƙaramar hukumar Askira/Uba...
Shugaban kasa Bola Tinubu ya miƙa wa majalisar dattawa sunayen mutum 32 da yake son turawa a matsayin jakadun ƙasar zuwa ƙasashen waje. Wata sanarwa da...
‘Yan Bindiga sun hallaka wata mata tare da yin garkuwa da mutane uku a kauyen ‘Yan kamaye dake karamar hukumar Tsanyawa a daren jiya Asabar. Jaridar...
Tsohon shugaban Nijeriya Olusegun Obasanjo ya ce ’yan Nijeriya na da cikakken ’yancin neman taimakon kasashen waje idan gwamnatin Nijeriya ta gaza kare rayukansu. Obasanjo...
Mataimakin shugaban majalisar dattawan Nijeriya, Sanata Barau I. Jibrin, ya shawarci gwamnatin Kano ta daina sanya siyasa a cikin batun tsaron jihar. Kwamishinan yaɗa labarai...
Majalisar zartaswar jihar Kano ta yi kira da a gaggauta gudanar da bincike tare da kama tsohon Gwamnan jihar Abdullahi Umar Ganduje bisa wasu kalamai da...
Dubunnan daruruwan mutane daga sassan Najeriya har ma da na kasashen ketare ne suka halarci taron jana’izar Marigayi Sheikh Dahiru Usman Bauchi da yammacin yau Juma’a...