

Majalisun tarayyar Najeriya, sun bukaci membobin su da su koma aiki a gobe Talata domin gabatar da zama na musamman kan Kalandar zaben shekarar 2027 da...
Shugabannin ƙasashen Afrika sun kammala taron ƙungiyarsu karo na 39 a birnin Addis Ababa na ƙasar Habasha, inda suka tattauna game da matsalolin da Nahiyar ke...
A yau Litinin ne ake sa ran tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru El-Rufai, zai amsa gayyatar hukumar EFCC inda zai bayyana a ofishinta. Kafar...
Mataimakin shugaban ƙasa, Kashim Shettima, zai jagoranci tawagar gwamnatin tarayya zuwa jihar Kano domin jajanta wa ‘yan kasuwar da gobara ta shafa a kasuwar Singer. ...
Hukumar Zabe mai zaman kanta ta Najeriya INEC, ta gabatar da kasafin kudin sama da Naira biliyan dari takwas da saba’in da uku da miliyan dari...
Mataimakin Shugaban Kasa Kashim Shettima, ya isa birnin Addisa-baba na ƙasar Ethiopia domin wakiltar Shugaba kasa Bola Tinubu a taron shugabannin ƙasashe kungiyar tarraya Afirka AU...
Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta jihar Kano, ta tantance lafiya tare da yi wa maniyyata kimanin 1,253 riga-kafi domin shirye-shiryen aikin Hajjin bana. Hukumar ta bayyana...
Gwamnatin Jihar Kano ta musanta labarin da ke yawo a kafafen sada zumunta wanda Alhaji Buba Galadima ya yada, cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf ya rubuta...
Shugaban Kungiyar gamayyar Manoma ta Najeriya AFAN Alhaji Muhammad Magaji Gettado, ya ce, matakin da gwamnatin tarayya ke shirin dauka na tallafawa manoman rani da na...
Dakarun Rundunar sojin Najeriya, sun hallaka yan ta’adda 16 tare da kwato mutune 11 da aka sace a yankin arewa maso gabashin kasar nan Dakarun sun...