

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya NiMet, ta shawarci mutanen da ke fama da lalurar Asma da sauran matsalolin numfashi da su yi taka-tsantsan da yanayin...
Shugaban Kasa Bola Tinubu zai bar Abuja a yau Litinin don ziyarar aiki a turkiyya , a wani ɓangare na ƙoƙarin ƙarfafa dangantakar ƙasashen biyu. ...
Shugabancin Karamar Hukumar Dala, ya haramta duk wani wasa a lokacin bukukuwan aure, da kuma kidan gangi a fadin karamar hukumar, sakamakon yadda wasu ke fakewa...
Rundunar tsaro ta Neighbourhood Watch Corps, watau Rundunar Kula da Unguwanni ta Jihar Kano, ta ja hankalin al’umma da su kasance masu sanya ido tare da...
Sojojin Jamhuriyyar Congo da mayaƙan da ke taimaka musu a yaƙin da ƴan tawaye sun fara komawa sassan birnin Uvira na gabashin ƙasar kwanaki bayan janyewar...
Gwamnan jihar Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf ya nemi taimakon shugaban kasa Bola Ahmad Tunibu wajen magance matsalolin tsaro da suka adabi jihar. Hakan na...
Daliban da suka rubuta jarabawar shiga jami’a UTME na shekarar 2025 da hukumar jarabawar shiga manyan makarantun JAMB ta gudanar sun bukaci a soke sakamakon dungurungu....
Rundunar ƴan sandan Najeriya ta musanta rahotannin da ake yaɗawa na garkuwa da sama da mutane 160 a wasu coci-coci da ke ƙauyen Kurmin Wali a...
Wata gobara da ta tashi a tsohuwar kasuwar jihar Sokoto, da ake zargin ta samo asali sanadiyyar wutar lantarki, ta ƙone shaguna da dama. Rahotonni...
Shugaban kasa Bola Ahmad Tunibu yayi kakkasur suka kan kisan gillar da aka yiwa wata matar aure mai suna Fatima Abubakar da yayanta shida a unguwar...