

Gwamnan Jihar Gombe, Inuwa Yahaya, ya bayyana cewa gwamnatinsa na shirin ƙara kuɗin tallafin karatu da ake bai wa ɗaliban jihar daga Naira dubu bakwai. ...

Gwamnatin jihar Kaduna ta ƙaddamar da kwamitoci biyu domin dakile ambaliya da kuma kai agajin gaggawa a daminar bana, a wani bangare na shirin gaggawa da...

Iran ta tabbatar da cewa za ta gudanar da tattaunawa tsakaninta da Birtaniya da Faransa da Jamus a Istanbul kan shirinta na nukiliya. Kafar yaɗa...

Hukumar da ke lura da hasashen yanayi ta Najeriya NiMet, ta ce akwai yuwuwar samun ruwan sama tare da tsawa na tsawon kwanaki uku a jihar...

Kungiyar Likitocin Njeriya NMA ta ce, zuwa ranar Alhamis mai zuwa idan har gwamnatin tarayya ba ta cika mata alkawuran da ta dauka ba, to za...

Hukumar kididdiga ta kasa NBS, ta ce tattalin arzikin kasar nan ya ƙaru da kaso 3 da digo 13 cikin 100 a watanni uku na farkon...

Ana ci gaba da gudanar da zanga-zangar neman inganta rayuwar yan sandan Najeriya a birnin tarayya Abuja. Dan gwagwarmayar nan kuma tsohon ɗan takarar shugaban...

Ƙungiyar kare hakkin Dan-adam ta Amnesty International, ta ce, girmamawa da mutuntawa tsofaffin ƴan sandan Najeriya suka cancanta da su ba wulaƙanci ba. Amnesty ta...

Rahotanni daga jihar Katsina sun tabbatar da sallamar Dikko Radda daga Asibiti bayan hatsarin mota a hanyar zuwa garin Daura. Daya daga cikin makusantan gwamnan...

Hukumomi a kudancin kasar Ghana, sun ci gaba da aikin ceto wasu masu haƙar ma’adinai ba bisa ƙa’ida ba da ake fargabar sun makale a ƙarƙashin...