

Ana zargin wani matashi mai suna Mutawakkil wanda aka fi sani da Tony, da hallaka kakanninsa ta hanyar caka musu Wuka a unguwar Kofar Dawanau da...
Rahotanni daga kaar Sudan, sun bayyana cewa mutane 15 ne suka rasu sakamakon wani harin jirgin yaki maras matuki da ya auku a wata kasuwa da...
Hukumar bada agajin gaggawa ta Najeiya NEMA, ta ce, aƙalla mutane 232 ne suka rasu sanadiyyar ambaliyar ruwa daga watan Janairu zuwa Satumban shekarar nan da...
Hukumar kula da sifurin jiragen Ƙasa ta Najeriya NRC, ta fitar da rahoton bincike kan hatsarin da ya faru a layin dogo na Abuja zuwa Kaduna....
Babban Bankin kasa, CBN, ya koka kan yadda wasu daga cikin mutane ke wulakanta takardun kudi na Naira, ya na mai cewa hakan na kara tsadar...
Majalisar kula da ayyukan Injiniyoyi ta kasa COREN ta ce zata rufe duk wani guri da ake aikin daya saba dokar ta tare da mika Injiniyan...
Majalisar Wakilai Najeriya, ta ɗage ranar komawa hutu daga 23 ga Satumba zuwa 7 ga Oktoba, duk da cewar kwamitoci za su ci gaba da gudanar...
Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya ce, gwamnatinsa za ta ɗauki nauyin karatun duk wanda ya haddace Alƙur’ani kuma ya ke son ci gaba...
Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Kasa NDLEA, shiyyar Kano, ta ce tana samun gagarumin nasara a yaki da ta’ammali da miyagun kwayoyi a...
Hukumar kididdiga ta Najeriya NBS, ta bayyana cewa, tattalin arzikin kasar ya ƙaru da kaso 4 da digo 23 cikin ɗari a ma’aunin tattalin arziki a...