

Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya gana da Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara, a fadar mulki ta Aso Villa da ke Abuja. Rahotonni sun bayyana...
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya sauya wa wasu manyan jami’an gwamnatinsa ma’aikatu. Wannan na ƙunshe ne ta cikin wata sanarwa da mai magana...
Gwamnatin Jihar Gombe ta ce za ta soma hukunta iyaye da masu kula da yara da ba sa tura su zuwa makaranta, bisa tanadin dokar SUBEB...
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta Najeriya INEC, ta fitar da sunayen ƙarshe na ‘yan takarar da za su fafata a zaɓen ƙananan hukumomi na Babban...
Wata Babbar Kotun Majistire da ke zamanta a unguwar Gyadi-gyadi a ƙwaryar birnin Kano, ta soke umarnin da ya rufe makarantar sakandare ta Prime College, inda...
Mataimakin Shugaban kasa Kashim Shettima, ya isa birnin New york domin halartar taron Majalisar Dinkin duniya karo na 80. Shettima wanda ke wakiltar Shugaban kasa Bola...
Yan bindiga sun kai hari a wani shingen bincike na ’yan sanda da ke jihar Kogi, inda suka kashe wasu jami’an tsaro tare da wani mutum...
Mutum ɗaya ya rasu, yayin da wasu mutane goma sha shida suka jikkata sakamakon wani mummunan hatsarin mota da ya auku a karamar hukumar Karasuwa, ta...
Gwamnatin jihar Jigawa, ta ce, ta shirya kashe sama da Naira miliyan dubu 67 wajen inganta harkokin ilimi matakin farko. Kwamishinan ma’aiktar ilimi a matakin...
Hukumar Hisbah ta jihar Kano, ta ce, ta gano wasu Mata da ake zargin ana ƙoƙarin yin safararsu zuwa wasu ƙasashe domin neman kuɗi. Mataimakin...