

Wani farmaki da Dakarun sa kai na RSF suka kai a yankin El-Fasher na kasar Sudan ya yi sanadiyyar mutuwar mutane 7 tare da raunata wasu...
Shugaban karamar hukumar Shanono, Alhaji Abubakar Barau, ya bukaci gwamnatin jihar Kano da ta gina sabon Dam a garin Dutse da kuma gyara Dam ɗin Shanono,...
Dakarun Sojojin Najeriya, sun yin nasarar kashe wasu yan kungiyar Boko Haram su 12 a wani samame da suka kai yankuna da dama na jihar Borno. ...
Hukumar kula da yanayi ta Najeriya NiMet, ta yi hasashen cewa, daga yau Litinin zuwa Laraba za a fuskanci ruwan sama da iska mai karfi a...
Gwamnatin Tarayya ta ce, shugabancin Bola Ahmed Tinubu ya na tafiya bisa adalci wajen rarraba ayyukan raya ƙasa a dukkan yankunan Najeriya. Ministan yaɗa Labarai...
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa,Alhaji Atiku Abubakar, ya nemi a bai wa ‘yan Najeriya damar zaɓen shugaban hukumar INEC da kwamishinoninta kai tsaye. Ya ce hakan...
Ɗan takarar shugaban ƙasa a zaben da ya gabata na shekarar 2023 karkashin jam’iyyar NNPP, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya ce ba shi da niyyar barin...
Gwamnatin jihar Katsina ta amince da kashe Naira miliyan Ashirin ga ko wacce karamar hukuma a jihar domin gyaran maƙabartun yankinta. Gwamnan jihar Mallam Dikko...
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta ce, za ta ba za jami’anta a ko ina a fadin jihar don tabbatar da cewa ana gudanar da bukukuwan...
Kungiyar manyan ma’aikatan kwalejin kimiyya da fasaha ta SSANIP ta yaba wa gwamnatin jihar Kano bisa irin kokarin da ta ke yi wajen ciyar da ilimi...