Gwamnatin tarayya ta kafa kwamitin mutane goma sha hudu da zai gaggauta kawo karshen matsalar karancin man fetur din da ake fama da shi a fadin...
Gwamnatin jihar Katsina, ta ayyana gobe Alhamis 26 ga Janairu a matsayin ranar hutun ma’aikata a dukkanin kananan hukumomin jihar domin shirin tarbar shugaban kasa Muhammadu...
Rahotanni sun nuna cewa jihohi shida da suka hada da Borno, Yobe, Katsina, Gombe, Taraba da kuma nan Kano su ke da kashi 84 cikin 100...
A ranar 5 ga Yuli ‘yan bindiga suka kai hari gidan Yarin Kuje Jami’an hukumar DSS sun cafke Tukur Mamu, a ranar 6 ga Satumba Gwamnatin jami’an...
Mai alfarma Sarkin Musulmi Alhaji Muhammadu Sa’ad Abubakar III, ya bukaci babban bankin Najeriya CBN, da ya kara wa’adin da ya sanya na daina amfani da...
A shekarar ne majalisar dokokin Kano ta sahale dokar kare gurbatar yanayi. A 2022 jihohin Kano, Kwara, Ribas, Cross Riba, Bayelsa, Delta, Kogi, Yobe, Kebbi,...
Kungiyar direbobin manyan motoci shiyyar Kano, ta bukaci hukumomi da su shiga cikin lamarin neman hakkin ran mamban su da ake zargin wani jami’in soja da...
A cikin shekarar ne gwamnatin Kano ta amince da sauya wa jami’ar KUST suna zuwa jami’ar Aliko Dangote. A shekarar ne tsarin bayar da ilimi kyauta...
A ranar 17 ga watan Yuni gwamna Ganduje ya kaddamar da gwajin aikin Hajji. Gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya gabatar wa majalisar dokokin kasafi a ranar...
Direbobin tirela da suka rufe babbar hanyar Kano zuwa Zaria, sun janye motocin su sakamakon halin da masu bin hanyar suka shiga bisa rufe hanyar. Guda...