

Sugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce mutuwar babban hafsan sojin kasar nan Lutanan Janar Ibrahim Attahiru ya kara ta’azzara kalubalen tsaro da Najeriya ke fama dashi...
Gwamnatin jihar Kano ta kaddamar da aikin gangamin yashe magudanan ruwa karkashin kamfanin sarrafa shara mai zaman kansa anan Kano. Aikin wanda kwamishinan muhalli na jihar...
Gwamnatin jihar Kano za ta rika samun naira miliyan hamsin zuwa miliyan dari a kowanne wata da zarar ta fara sarrafa shara. Kwamishinan muhalli Dakta Kabiru...
Rahotanni daga garin Maiduguri na cewa mayakan kungiyar ISWAP sun kashe jagoran ƙungiyar Boko Haram Abubakar Shekau yayin wani batakashi da su ka yi a dajin...
Ƙungiyar ƙwadago ta kasa (NLC) ta janye yajin aikin kwanaki biyar (5) da ta fara a jihar Kaduna Tun farko dai gamayyar ƙungiyoyin ƙwadagon ƙarkashin...
Atoni janar na kasa kuma ministan shari’a Abubakar Malami ya caccaki gwamnonin kudancin kasar nan sakamakon matakin da suka dauka na haramta kiwo a yankinsu. A...
Ƙungiyar da ke rajin kare martabar addinin islama ta Muslim Right Concern (MURIC), ta ja hankalin majalisar wakilai da cewa ka da ta kuskura ta halasta...
Majlisar dattijai tana shirye-shiryen samar da wata doka da za ta sanya arika daurin shekaru 15 ga duk wani dan Najeriya da ya bai wa ‘yan...
Ƴan daba dauke da muggan makamai sun mamaye harabar sakatariyar kungiyar kwadago ta kasa (NLC) da ke Kaduna. Rahotanni sun ce ƴan dabar wadanda yawansu...
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya buƙaci ƙasashen turai da cibiyoyin kudi na duniya da su yafewa ƙasashen afurka basukan da suke binsu. A cewar sa,...