

Gwamnonin yankin Kudu maso gabashin kasar nan sun bi sahun takwarorinsu na Kudu maso yammaci wajen kafa kungiyar sintiri da za ta kare yankin daga ayyukan...
Gwamnatin Jihar Kano ta ce tsohon gwamnan Kano Rabi’u Musa Kwankwaso ya bar mata bashin sama da naira biliyan 54, na aikin titin kilomita biyar-biyar a...
Gwamnatin jihar Kano ta tsawaita wa’adin komawar dalibai Makaranta zuwa mako guda. A cewar gwamnatin matakin kara wa’adin hutun ya biyo bayan gabatowar Azumi watan Ramadan...
Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Sa’ad Abubakar III, ya umarci al’ummar Musulmi da su fara duban jinjirin watan Ramadan na shekarar 1442AH daga Litinin din nan....
Kungiyar Likitoci masu neman kwarewa ta janye yajin aikin da ta tsunduma a duk fading kasar nan. Wannan na zuwa ne kwanaki 10 bayan da likitocin...
Wasu ‘yan bindiga sun kai hari a wasu kauyuka bakwai da ke cikin garin Gurmana a karamar hukumar Shiroro a jijar Naija, tare da kashe mutum...
Gwamnatin tarayya ta sake sanya hannu kan yarjejeniyar aiki tare da kungiyar Likitoci masu neman kwarewa ta kasa kan batun janye yajin aikin da suke yi....
Babbar jamiyar adawa ta kasa wato PDP ta dage gudanar da zaben mataimakin shugaban ta na Arewa maso Yammacin kasar nan. Sakataren yada labaran kwamitin gudanar...
Hukumar gudanarwar rukunin tashoshin Freedom Radio na mika sakon ta’aziyyarta ga kwamishinan ‘Yan sandan jihar Kano Sama’ila Shu’aibu Dikko bisa rasuwar sarkin Lere. Marigayi sarkin Lere...
Sarkin Lere a jihar Kaduna, Abubakar Garba Mohammed ya rasu. Marigayi sarkin ya rasu ne a safiyar Asabar, a Kaduna bayan gajeriyar rashin lafiya, yana da...