

Shugaban kasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya aike da sunan Dr. Mairiga Mahmud domin maye gurbin Maryam Shetty daga Kano wadda aka tura sunanta a ranar...
Gwamnatin jihar Kano ta amince da fitar da naira biliyan bakwai domin gudanar da wasu manyan ayyuka a fadin jihar. Kwamishinan yada labarai na jihar, Malam...
Najeriya ta dauki matakin katse layin wutar lantarkin da yake kaiwa kasar Nijar wuta, biyo bayan takunkumin da aka kakaba wa gwamnatin mulkin sojan kasar da...
Kwamitin gudanarwa na jam’iyyar APC a Najeriya ya tabbatar da zaɓen Dakta Abdullahi Umar Ganduje, tsohon gwamnan jihar Kano, a matsayin sabon shugaban riƙo na jam’iyyar....
Hukumar karɓar korafe-korafe da hana cin hanci da rashawa ta jihar Kano (PCACC) ta kama tsohon Manajan Daraktan Kamfanin samar da taki na jihar Kano (KASCO)...
Shugaban hukumar bada ruwan sha ta jihar Kano Injiniya Garba Ahmad Bichi yace babu wani karamin ma’aikaci a hukumar da ake yankewa albashi tun bayan shigarshi...
Gwamnatin jihar Kano ta fara tantance masu aikin shara a titunan jihar a wani yunƙuri na tabbatar da ma’aikatan da aka ɗauka bisa ƙa’ida. Kwamishinan muhalli...
Gamayyar kungiyoyin manoma AFAN a Nijeriya ta ce zata inganta rayuwar manoma ta hanyar samar mus tallafi da kuma taki ciki sauki. Shugaban Kungiyar Dakta...
Shirin bunkasa harka Noma da kawar da yunwa a Najeriya ya bayyana cewa kamata ya yi gwmanatin kasar ta mai da hankali wajen inganta harkokin noma....
Kungiyar kwadago a Nijeriya ta zargi gwamnatin tarayyar kasar da rashin shirin kawo karshen tattaunawar dake gudana a tsakani, kan aniyarsu ta tafiya yajin aiki sakamakon...