

Ministan Yada labaru Najeriya Alhaji Lai Muhammad ya ce kasar nan ba za ta taba durkushewa ba har’abada, duk kuwa da mummunar fatan da’ake mata ko...
A gobe talata ne gwamnatin Najeriya za ta kaddamar da shirin daukar ma’aikatan wucin gadi dubu dari 7 da 74 a fadin kasar. Karo na 3...
Hukumar zabe mai zaman kanta ta jihar Kano KANSIEC, ta ce ta kammala rarraba kayayyakin da basa bukatar tsaro na zaben kananan hukumomin da za a...
Gwamnatin Jihar Kano tace, babu gudu ba ja da baya akan yunkurinta na gyara duk wasu gidaje ko filaye mallakin gwamnati wadanda ba’a amfani dasu a...
Kungiyar ma’aikatan jami’o’i da ba NASU malamai da hadin gwiwar kungiyar manyan malaman jami’o’ ta kasa SSANU sun yi barazanar shiga zanga-zangar kwanaki uku daga gobe...
Hukumar lafiya ta duniya WHO ta ce, kungiyoyin masana kimiyyar lafiya dake karkashin hukumar guda goma ne za su ziyarci kasar China a ranar Alhamis mai...
Manyan ‘yan wasan kwallon Tennis za su killace kansu a birnin Adelaide dake kasar Australia yayin da ake tunkarar gasar Australian Open. A dai makon gobe...
An dage dawowa ci gaba da wasannin rana ta biyar a gasar kwallon kafa ta mata a Najeriya sakamakon rashin cika ka’idojin gwajin cutar Korona a...
Hukumar KAROTA ta ce, kamata ya yi ayi mata kyakykyawar fahimta akan ayyukanta na tsaftace harkokin sufuri a Tituna domin tana yi ne don sauya dabi’ar...
Kungiyar Kwadago reshen jihar Kano ta yi barazar gurfanar da gwamnan jihar Abdullahi Dr Abdullahi Umar Ganduje a gaban Kotu mudin bata dakatar da zaftari albashin...