

Kungiyar tsoffin daliban Kwalejojin Kimiyya na jihar Kano da Jigawa KASSOSA ta bayyana damuwarta kan rashin kwararrun malamai a fannin da kuma rashin kayan aiki. Tsohon...
Cibiyar dakile yaduwar cututtuka ta kasa NCDC, ta ce akwai yiwuwar karuwar cutar zazzabin Yellow Fever a wasu jihohin kasar nan. Shugaban sashen yada labarai da...
Gwamnatin jihar Kano ta ce za ta dawo da martabar wuraren shaƙatawa domin su riƙa gogayya dana ƙasashen ƙetare. Daraktan hukumar ƙawata birnin Kano Abdallah Tahir...
Masana a fannin tattalin arziƙi sun ce amfani da salon noma na zamani zai taimaka wajen samar da abinci. Malam Mahmud Hamisu Shika na kwalejin fasaha...
Allah yayiwa Gwamnan tsohuwar jihar Kaduna kuma shugaban jam’iyyar PRP na kasa Alhaji Abdulkadir Balarabe Musa rasuwa da safiyar yau. Iyalan marigayi tsohon gwamnan tsohuwar jihar...
Gwamnatin tarayya da kungiyar manyan ma’aikatan man fetur da iskar gas ta kasa PENGASSAN ba su cimma matsaya ba, a zaman da suka yi a jiya....
Daraktan wasanni na kungiyar kwallopn kafa ta PSG Leonardo, ya ce, sun fara tattaunawa da ‘yan wasansu Neymar da Kylian Mbappe kan batun kwantiraginsu da kungiyar....
Za a dawo ci gaba da gasar cin kofin kwararru ta Najeriya wato NPFL na kakar wasa ta 2020 zuwa 2021 a ranar 6 ga watan...
Babbar Kotun birnin Abu Dhabi na hadaddiyar Daular Larabawa ta zartarwa wasu ‘yan Najeriya guda hukuncin dauri a gidan Yari sakamakon samunsu da laifin taimakawa kungiyar...
Kwamitin zabe na majalisar dokokin dattawar kasar nan ya ce za su fito da tsari na gudanar da zabe a kasar nan ta hanyar na’ura wato...