

Mai horas da kungiyar kwallon kafa ta Najeriya Super Eagles Gernot Rohr ya gayyaci ‘yan wasa 24 don fafatawa da Sierra Leone a watan Nuwamba mai...
Shugaban kungiyar kwallon kafa ta Adamawa United Emmanuel Zira, ya ce, kungiyar zata mayar da hankali wajen inganta inshorar ‘yan wasan ta yayin da ake tinkarar...
Mai tsaron gidan kungiyar kwallon kafa ta Najeriya Francis Uzoho ya buga wasa na farko bayan ya shafe sama da shekara daya yana jinya bisa rauni...
‘Yan wasan kungiyar kwallon kafa ta Sunshine Stars sun kauracewa sansanin daukar horo sakamakon rashin biyan su albashin watanni biyar. Hukumar gudanarwar kungiyar ta umarci ‘yan...
Gwamnatin jihar Kano ta ce zata tsayar da jarrabawar zangon karatu na uku a makarantun kudi na jihar matukar suka gaza rage kudaden makaranta daga kaso...
Gwamnan Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya nada dakataccen kwamishinan ayyuka da raya birane Injiniya Mu’azu Magaji a matsayin shugaban kwamitin kula da aikin shimfida bututun...
Gwamnan Jihar Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya umarci mai bashi shawara kan Kafafan yada labarai na internet Salihu Tanko Yakasai da ya dawo bakin aiki...
Hukumar kwallon kafa ta duniya FIFA ta ce bata san da akwai wata yarjejeniya tsakaninta da kungiyar Barcelona ba ta shiga sabuwar gasar kasashen nahiyar turai...
Kungiyar kwallon kafa ta Manchester United ta canja tsarin filin wasanta na Old Trafford ta yadda zai dauke mutane 23,500 daidai da dokar bada tazara tsakanin...
Hukumar kwallon kafa ta Afirka CAF ta fitar da sunayen Alkalan wasa hudu daga Najeriya da zasu busa wasan Congo da Eswatini da za a yi...