Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labaran Wasanni

Jinya: Francis Uzoho ya dawo fagen wasa

Published

on

Mai tsaron gidan kungiyar kwallon kafa ta Najeriya Francis Uzoho ya buga wasa na farko bayan ya shafe sama da shekara daya yana jinya bisa rauni da ya sama a kafarsa.

Uzoho dai ya samu rauni a kafarsa yayin da Najeriya take fafatawa da Brazil a wani wasan sada zumunta a kasar Singapore.

Dan wasan yanzu haka yana taka leda a kungiyar kwallon kafa ta APOEL Nicosia dake kasar Cyprus.

Ya kuma taka rawar gani a wasan farko bayan dawowarsa da kungiyar ta yi nasara kan PAEEK da ci uku da nema a gasar Cypriot Cup.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!