Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

An baiwa Dan sarauniya sabon mukami a gwamnati

Published

on

Gwamnan Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya nada dakataccen kwamishinan ayyuka da raya birane Injiniya Mu’azu Magaji a matsayin shugaban kwamitin kula da aikin shimfida bututun iskar Gas na gwamnatin Kano.

Hakan na cikin sanarwar da babbar sakatariyar bincike da lura da al’amuran siyasa ta ofishin sakataren gwamnatin Kano Hajiya Bilkisu Shehu Maimota ta fitar a yau Alhamis.

Idan za a iya tunawa dai, a watan Afrilun shekarar da muke ciki ne gwamna Ganduje ya dakatar da Mu’azu Dan sarauniya biyo bayan wasu kamalami da ya yi kan shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa marigayi Malam Abba Kyari.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!