

Bilal Musa Bakin Ruwa jami’in hulda da jama’a na Kungiyar Kima ta kasuwar kantin kwari ya kalubalanci gwamnatin jihar Kano kan gaza gudanar da zabe a...
A makon da ya gabata ne rikici ya kunno kai a tsakanin sojojin bakan dake kare muradun gwamnatin Kano a kafafan yada labarai bayan da maitaimakawa...
Gwamnatin jihar Kano ta ƙalubalanci wasu cikin dattawan Kano kan matakin da suka ɗauka na kai wa shugaba Muhammadu Buhari ƙorafi kan batun ƙarɓo bashi da...
Gwamnatin jihar Kano ta ce zata samar da hukunci mai tsauri ga direbobin adaidaita sahu dama ɗaiɗaikun jama’a wadanda su ke karya dokar fita a ranakun...
Mambobin kwamitin ayyuka na majalisar wakilai ta tarrayya sun kai ziyara fadar gwamnatin Kano. Shugaban kwamitin Abubakar Kabir Bichi ya ce sun kai ziyarar ne a...
Hukumar ƙarɓar ƙorafe-ƙorafe da yaƙi da rashawa ta Kano ta ce ta yi iya ƙoƙarin ta wajen ganin ta magance ta’azzarar farashin Shinkafa sai dai a...
Shugaban hukumar karbar korafe-korafe da yaki da rashawa ta Kano Malam Muhyi Magaji Rimin Gado ya ce baza su iya dai-dai ta farashin shinkafa ba a...
Daga Madina Shehu Hausa Gwamnatin jihar Kano ta bukaci dukkanin ma’aikatun jihar da su ci gaba da kula da tsaftace ma’aikatar don Kara fito da martabar...
Limamin masallacin Juma’a na Sahaba dake unguwar Kundila cikin karamar hukumar Tarauni anan birnin Kano Sheikh Muhammad Bin Usman ya ja hankalin al’ummar musulmi wajen dagewa...
Gwamnan jihar Benue Samuel Ortom ya ce zai tabbatar duk wani Bafulatani makiyayi da yayi yunkurin kafa kungiyar tsaro ta Vigilante ya daure shi. Wannan na...