

Gwamnatin jihar Jigawa ta soke yin duk wasu bukukuwa na al’ada bayan saukowa daga Sallar Idi. Kwamishinan Lafiya kuma Shugaban kwamatin dakile yaduwar cutar Covid-19 Dr,...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bi sawun takwarorin shugabanin kasashen Afrika ta yamma kan tattaunawa wajen warware rikicin siyasa da ya dabaibaye kasar Mali ta kafar...
Kwamitin daukan ma’aikata a kananan hukumomin jihar Kano wanda gwamnatin tarayya zata yi da ya kai dubu dari bakwai da saba’in da hudu a jihohin kasar...
Ma’aikatar ilimi ta kasa ta bayyana cewar za’a bude makarantu Boko a ranar 4 ga wata mai kamawa na Agusta. Ma’aikatar ilimi ta bayyana hakan ne...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya nada Barista Joy Nunieh a matsayin shugaban hukumar kula da yankin Niger Delta. Muhammadu Buhari ya dauke matakin ne bayan da...
Babban Sufeto ‘yan-sandan kasar nan Muhammad Adamu ya bukaci babbar kotun tarraya da ke zaman ta a birnin tarraya Abuja, da ta yi watsi da karar...
Dakataccen shugaban hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC Ibrahim Magu, ya ce, ya kwato akalla naira biliyan dari uku da ashirin da tara...
Jiragen yaki na dakarun Operation Hadarin Daji na rundunar sojin kasar nan sun kashe ‘yan bindiga da dama a jihar Zamara. Bayanai sun tabbatar da cewa...
Tsohon gwamnan Kano kuma sanata mai wakiltar Kano ta tsakiya Malam Ibrahim Shekarau yayi alkawarin zai fitar da matasa ‘yan kwallo hazikai biyar, zuwa kungiyoyin kwallon...