

Gwamnatin jihar Sokoto ta datakatar da baje kolin nuna kayayyakin al’adun gargajiya da shirya yi a yau Laraba. Gwmnan jihar Sokoto Allhaji Aminu Waziri Tambuwal ya...
Ma’aikatar yada labarai ta jihar Kano ta ce zata hada gwiwa da maaikatar lafiya ta jihar Kano domin wayar da kan mutane kan irin shirye-shiryen da...
Gwamnatin jihar Katsina ta bayyana cewa an sami bullar cutar Corona Virus a jihar. Babban sakatare a hukumar lafiya ta jihar Katsina Dr, Kabiru Mustapha ya...
Gwamnatin jihar Kano ta ce ya zuwa yanzu ba a samu bullar cutar Covid 19 wato Coronavirus anan Kano ba. Kwamishinan lafiya na jihar Kano Dr...
Shugaban hukumar kula da harkokin ‘yan sanda ta kasa Muhammad Dingyadi ya ce nan gaba kadan gwamnatin tarayya za ta sake daukar sababbin kuratan ‘yan sanda...
Uwargida ta gayyaci al’umma shagalin bikin yi mata kishiya . Awanna lokaci da ake fama da fadace -fadacen mata kishiyoyi ,kai har ma da yunkurin kisa...
Kamar yadda aka sani al’umma na kafa kungiyoyi a yankunan da suke don taimakawa marasa galihu a cikin unguwanni tare da tallafawa jami’an tsaro wajen gudanar...
Dagacin garin Bechi ta, karamar hukumar Kumbotso Alhaji Lawan Yakubu Bechi, ya bayyana ilimi a matsayin abinda ke da muhimmanci tare da taka gagarumar rawa, wajen...
Iftila’in gobara dai kan faru a lokuta daban-daban a cikin jama’a, musamman a lokaci na dari {Sanyi}wanda ke sanadiyyar asarar rayuka da dukiyoyin al’umma. A wani...
Wata kungiya mai fafutukar tabbatar da tsaro mai suna Mafita ta bayyana cewa jami’an tsaron da kasar nan su kadai ba za su wadatar da kasar...