

Hukumar kwallon kafa ta kasar Brazil, CBF, ta fara tattaunawa da kungiyar kwallon kafa ta Paris Saint Germain, don cimma matsayar dan wasan ya jagoranci tawagar...
Karamin ministan lafiya, Olorunnimbe Mamora, ya ce kasar nan ta amfana matuka tare da samun kudin shiga ta hannun masu zuwa a duba lafiyar su a...
Wasu ‘Yan bindiga sun harbe mutane biyu a garin Sansan da ke yankin karamar hukumar Dambatta a nan jihar Kano. Rahotanni sun ce ‘yan bindigar sun...
Wani Malami a sashen koyar da ilimin addinin musulunci a jami’ar Bayero dake nan Kano, Dakta Aminu Isma’il Sagagi ya bayyana cutar COVID-19 wato Coronavirus a...
Ba sabon abu bane wasan damben gargajiya dan wasa ya canja sheka daga wani yanki zuwa wani yanki bisa radin kanshi bata reda cinikayya kudade ba....
Diyar tsohon mataimakin Shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar, ta baiwa al’ummar kasar nan mamaki,bayan bude gidan sai da abinci a birnin tarayya Abuja mai suna PIESTA...
Hukumar shirya gasar lig ta kasa LMC, ta fitar da alkaluman yawan wasan da akayi da kuma yawan kwallaye da aka zura kawo yanzu haka....
Shugaban shashin ciwon kunne na asibitin Malam Aminu Kano Dakta Abdulhakim Aluko ya ja hankalin iyayen yara da malam makaranta da su rika kula da lafiyar...
Wani Kwararren likitan kunne da hanci da kuma makogwaro Dakta Ado Hamza Soron Dinki ya bayyana cewa lalurar kunne na daya daga cikin cutar da ke...
A yi sauraro lafiya Download Now