

Gwamnati jihar Kano tace nan da makwanni biyu zata maye gurbin ma’aikatan lafiya dake Asibitin Murtala Muhammad wadanda suka yi ritaya da kuma wadanda suka mutu...
Gwamnan Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya aikawa majalisar dokokin jihar Kano da wata wasika da ke neman ciyo bashi ga kananan hukumomin jihar Kano arba’in...
Gwamnatin Jihar Kaduna ta tabbatar da barkewar zazzabin da Beraye ke jawowa a yankin karamar hukumar Chikun. Kwamishiniyar lafiya ta jihar Dr Amina Muhammad Baloni ce...
Daga Abdullahi Isa Dan takarar jam’iyyar APC a zaben dan majalisar wakilai da ke gudana a yau a yankin kananan hukumomin Kiru da Bebeji, Abdulmumini Jibrin,...
Gamayyar jami an tsaro karkashin kwamishinan ‘yansandan Kano Habu Ahmad sani sun fara zagayawa tashoshin zabe dangane da zabubbukan da za a sake gudanarwa a wasu...
Download Now A yi sauraro lafiya.
Download Now A yi sauraro lafiya.
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Kano karkashin jagorancin Kwamishinanta Cp Habu A. Sani, na sanar da al’ummar Jihar Kano cewa, hukumar zabe mai zaman kanta wato INEC...
Gwamnatin jihar Kano tace tuni ta bayarda kwangilar gina Asibitoci a dukkannin sabbin masarautin jihar Kano hudu wadanda zasuci gadaje dari hudu domin bunkasa harkar lafiya...
Daga Nasiru Salisu Zango farfesa Babagana Umara Zulum shine Gwamna da yanzu ya zama zakaran gwajin dafi a cikin gwamnonin Nigeria. Kokarinsa da jajircewarsa wajen kare...