

Gwamnan Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya amince da nadin sabuwar shugabar ma’aikata ta jiha Hajiya Binta Lawan Ahmad. Kafin nadin nata, Hajiya Binta Lawan Ahmad...
Al’ummar karamar hukumar Danbatta suna kira da gwamnatin jihar kano data kawo musu dauki a garin Gwanda dake karamar hukumar Danbatta. Kiran ya fito ne ta...
Wasu majiyyata ciwon koda a asibitin Koyarwa na Aminu, sunyi kira ga gwabnatin jihar Kano data duba yuwuwar yin aikin ciwon koda kyauta duba da kasancewar...
Wasu tattataba kunne anan Kano, sun kai kara gaban wata kotun majistiri dake Dorayi domin fitar musu da hakkin su akan wani fili da Baban kakan...
Ku saurari cikakken labarin a cikin shirin Inda Ranka na ranar Talata tare da Nasir Salisu Zango.
Shirin siyasa dake kawo muku labaran halin da ake ciki a siyasar kasar nan baki daya. Tare da Ibrahim Ishaq Dan Uwa Rano
Shugaban kasa Muhammad Buhari , ya jaddada kudirin gwamnatin sa na inganta tsaro ,tare da tattalin arziki na kasa ,da kuma yaki da cin hanci don...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari yayin taken Najeriya. Isowar sarkin Kano Muhammadu Sunusi na II harabar jami’ar yaye jami’an ‘yan sanda dake garin Wudil a nan Kano...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari yayin taken Najeriya. Isowar sarkin Kano Muhammadu Sunusi na II harabar jami’ar yaye jami’an ‘yan sanda dake garin Wudil a nan Kano...
A halin da ake ciki shugaban kasa Muhammadu Buhari ya isa harabar jami’ar horar da jami’an ‘yan sanda dake garin Wudil anan Kano. Wakilan Freedom Radiyo...