Majalisar zartarwa ta kasa ta amince da baiwa shirin manufofin harkokin sufuri na jihar Lagos bashin Dala miliyan 20 wanda shugaban kasa Muhammadu Buhari ya jagoran...
Hukumar tsaron sirri ta DSS ta sako daya daga cikin magoya bayan akidar siyasar Kwankwasiyya mai suna Salisu Hotoro da Babangida da akewa lakabi da Bangis...
Hukumar kiyaye aukuwar hadura ta kasa FRSC ta ce da ga yazu duk wanda ta kama yana tukin da ya kauce tsari to la shakka sai...
Rundunar yan sandan jihar Kano ta damke wata mata mai shekaru goma sha biyar mai suna Hasana Lawan dake kauyen Bechi a karamar hukumar Kumbotso bisa...
Mai alfarma sarkin Musulmi Muhammad Sa’ad Abubakar na III ya bukaci gwamnatin tarayya da ta fito da wasu dabaru na zamani wajen magance matsalolin da ke...
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano tayi zagaye wuraren da ake gudanar da ayyukan bata gari da rashin tsaro suka kamari. Kwamishinan ‘yan sandan jihar Kano Muhammad...
Cibiyar bunkasa fasahar sadarwa da cigaban al’umma CITAD ta ce yawan bude shafukan sada zumunta na bogi da wasu mutane ke yi da sunan manyan mutane...
Ministan yada labarai Alhaji Lai Mohamme ya baiwa ‘yan Najeriya mazauna kasashen waje tabbaccin cewar sabowar gwamnatin shugaban kasa Muhammadu Buhari zata sake daura zani wajen...
Hukumar bada agajin gaggawa ta kasa NEMA ta sake karbar ‘yan Najeriya 136 daga kasar dake zaune a kasar Libiya da suka yi carko-carko a can....
Hukumar shirya jarabawar shiga manyan makarantun gaba da Sakandire ta kasa JAMB, ta zargi wasu daga cikin jami’oi masu zaman kansu na kasar na da taimakawa...