Kwamitin wanzar da zaman lafiya tsakanin ‘yan takarar Najeriya, ya ce ana saran tsohon Shugaban kasar Amurka Bill Clinton zai halarci taron sanya hannu kan yarjejeniyar...
Hukumar zabe mai zaman kanta ta Najeriya INEC ta ce ba za ta daga lokutan zabe ba biyo bayan umarnin da kotunan kasar nan suka bayar...
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta nisanta kan ta da kalaman da gwamnan jihar Kaduna Nasiru El-rufa’I kan cewa duk ‘yan kasashen wajen...
Wata babbar kotun tarayya dake zama a Ikeja dake jihar Lagos, ta yanke hukuncin kisa ga Saheed Arogundade, shugaban kungiyar direbobin hanya ta kasa reshen jihar...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya taya shugaban gamayyar kungiyar kwadago ta kasa NLC Ayuba Wabba murna, yayin da ya masa fatan ya kammala wa’adin sa cikin...
Dakataccen babban jojin Najeriya Walter Onnoghen ya kalubalantar rashin cancantar alkalin kotun da’ar ma’aikata Danladi Umar wajen cigaba da shari’ar, da ake masa kan zargin bayyana...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi wa tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo shagube cewa shi yana neman zango na 2 ne kawai ba zango na 3...
A jiya Taalata ne dubban ‘yan gudun hijira da ke Baga a garin Maidugurin Jihar Borno suka mamaye manyan titinan dake garin domin nuna damuwar su...
Kungiyar Boko Haram ta kai hari kan al’ummar karamar hukumar Madagali dake jihar Adamawa a daren jiya Litinin, yayin da suka tarwatsa ‘yan sanda dake kan...
Ana kyautata zaton cewa, fiye da wakilai da masu sanya idanu dari 700 ne za su halacci babban taron gamayyar kungiyar kwadago ta kasa NCL na...