Kasar Saudi Arabiya ta tsayar da ranar 3 ga watan Maris din shekarar da muke ciki a matsayin ranar da zata rufe karbar takardar bukatar yawan...
A jiya Talata ne Yan fashi suka kaiwa shugaban kungiyar yan kwadago ta kasa reshen jihar Benue Godwin Anya hari a dai-dai lokacin da kungiyar ke...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya kaddamar da shirin asusun tallafin kula da harkokin lafiya wato Basic Health Care Provision Fund, wanda aka sanya shi cikin kunshin...
A jiya Talata ne Yan fashi suka kaiwa shugaban kungiyar yan kwadago ta kasa reshen jihar Benue Godwin Anya hari a dai-dai lokacin da kungiyar ke...
Kungiyar manyan malaman jami’o’I ta kasa ASUU ta dai-daita da gwamnantin tarayya a jiya litinin don ganin an kawo karshen yajin aikin da aka kwashe tsahon...
Jam’iyyar PDP ta dakatar da mataimakin shugaban jam’iyyar na kasa shiyyar Arewa Sanata. sakamakon zargin wasa da aiki, da kuma cin dunduniyar jam’iyyar. Sakataren yada labaran...
Tsohon shugaban kotun daukaka kara Galadiman katsina kuma hakimin Karamar Hukumar Malumfashi Mai Shari’a Mamman Nasir ya tsallake rijiya da baya a jiya litinin daga hannun...
Gwamnatin jihar Kano ta yi Allah.. wadai da arangamar da aka samu tsakanin mafarautan kauyen Ganduje da ke karamar hukumar Dawakin Tofa wanda ya yi sanadiyyar...
Hukumar kididddiga ta kasa (NBS), ta ce adadin tataccen man fetur da kasar nan ta shigo da shi daga ketare a shekarar da ta wuce ya...
Rundunar sojin kasar nan ta ce ta kai samame ofisoshin jaridar jaridar Daily Trust da ke Maiduguri da Abuja ne da nufin gayyatar ‘yan jaridun kamfanin...