Gwamnan jihar Benue Samuel Ortom, ya ziyarci kwamitin majalisar dattijai kan binciken kashe-kashen da ke faruwa a jihar Benue. A makon da ya gabata ne Kwamitin...
Majalisar Wakilai ta umarci Rundunar ‘yan-sandan kasar nan ta fice daga shelkwatar kungiyar tsaro ta Peace Corps da ke birnin tarayya Abuja cikin Sa’o’i 48, da...
A rana irin ta yau ce dubban mutane suka gudanar da tattaki a kasar Faransa, domin nuna rashin jin dadinsu kan dokar da gwamnatin kasar ta...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya nuna alhininsa bisa ga rasuwar daliban nan ‘yan asalin jihar Bauchi sama da ashirin sakamakon wani hatsarin mota da ya ritsa...
Da maraicen jiya ne aka gudanar da jana’izar daliban nan ashirin da daya da malaman su uku wadanda suka rasa rayukan su a wani hatsarin mota...
Gwamnatin tarayya ta ce jihohin kasar nan talatin da shida sun karbi tallafin sama da naira tiriliyan daya daga wajen gwamnatin tarayya tsakanin shekarar dubu biyu...
Hukumar kula da tashoshin jiragen ruwa ta kasa ta baiwa hukumar kula da ingancin abinci da magunguna ta kasa NAFDAC da kuma hukumar kula da inganci...
Rundunar Sojin kasar nan ta bayyana cewa ta na cigaba da barin wuta a dajin Sambisa a wani bangare na cigaba da tarwatsa mayakan Boko Haram....
Babbar kotun jihar Katsina ta tsayar da ranar 10,11 da kuma sha biyu ga watan Afrilun shekarar da muke ciki don ci gaba da sauraron karar...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bukaci Sojoji su hada kai tare da sauran jami’an tsaro wajen bullo da sabbin dabaru domin kawo karshen aikin masu hare-haren...