Connect with us

Labarai

Babban jami’in kula da harkokin kuɗi na ISWAP ya miƙa wuya ga Sojoji

Published

on

Rundunar Sojin kasar nan, ta ce wani babban jami’in kula da harkokin kuɗi na ƙungiyar ISWAP ya miƙa wuya ga dakarun Operation Hadin Kai a Jihar Borno tare da wasu yara maza biyu.

 

Mai Magana da yawun rundunar a Arewa maso Gabas, Kyaftin Mohammed Goni, ya ce mutumin ya miƙa wuya ne da misalin ƙarfe 6:45 na safiyar ranar 25 ga Yuli, 2026, a kan hanyar Ladari zuwa Jegarawa a jihar Borno.

 

Ya ce binciken farko ya nuna cewa mutumin shi ne ke kula da harkokin kuɗi da samar da kayan aiki ga sansanin ISWAP da ke Jubillaram, kuma ya yanke shawarar miƙa wuya ne sakamakon matsin lambar hare-haren ƙasa da na sama da sojoji ke kai wa ƙungiyar.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!