Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Babu ranar komawa makaranta – Buhari

Published

on

Gwammatin tarayya ta ce ba zata bude makarantun dake karkashin ta ba, saboda rubuta jarrabawar WAEC.

Ministan Ilimi Malam Adamu Adamu ne ya sanar da hakan, ta cikin wata sanarwa da ya fitar, inda ya ce gwamnati ba za ta bude makarantu nan kusa ba, saboda jarrabawar WAEC, sai dai hukumar shirya jarrabawar ta yammacin Africa wato WAEC ta jinkirta rubuta jarrabawar.

Malam Adamu Adamu ya ce, yanzu ba lokaci ne da yakamata a bude makarantu ba, a don haka ya nemi gwamnatocin jihohi kan su mutunta matakin na gwamnatin tarayya.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!