Connect with us

Labarai

Bani da shirin takara a 2023 – Osibanjo

Published

on

Mataimakin Shugaban ƙasa Farfesa Yemi Osibanjo ya ce, bashi da hannu kan rahotannin da ake yaɗawa na cewa ya fito takarar shugaban ƙasa a zaɓe mai zuwa.

Osinbajo ya bayyana hakan ne, a wata sanarwa ta hannu mai magana da yawunsa Laolu Akande, lokacin da yake martani kan wasu hotunansa, da suka karaɗe Kano a ƙarshen mako.

Sanarwar ta ce, a yanzu Farfesa Osinbajo ya mayar da hankali ne kacokan, wajen ganin Gwamnati ta magance matsalolin tsaron da Najeriya ke fuskanta, tare da bunƙasa tattalin arziƙin ƙasar.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!