Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Kiwon Lafiya

Bayar da gudunmowar jini kyauta zai taimaka wajen rage mace-mace – NBTS

Published

on

Bayar da gudunmowar jini na taimakawa wajen rage mace-macen marasa lafiya dake bukatar jini a asibitoci.

Babban jami’in cibiyar bayar da jini ta kasa Dakta Joseph Amedu ne ya bayyana hakan yayin da yake gabatar da jawabi a taron bikin ranar bada gudunmowar jini ta duniya.

Amedu ya ce, “Hukumar lafiya ta duniya WHO ta ce Najeriya na bukatar a kalla ma’aunin Units miliyan 2 na jini a kowace shekara amma Units dubu dari 5 ake samu a kowace shekara.”

“Ya kamata matasa su rinka bayar da gudunmowar jini kyauta domin ceton rayukan al’ummar Najeriya, “ inji Amedu.

Taron da jaridar Punch ta hada kuma aka gudanar ta kafar Internet na dauke da taken: Me yasa Najeriya ke bukatar karin masu ba da gudunmowar jini kyauta.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!