Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Bikin samun ƴancin kai: Buhari zai yiwa ƴan ƙasa jawabi a safiyar Juma’a

Published

on

Shugaan ƙasa Muhammadu Buhari zai yi wa ƴan kasa jawabi a gobe Juma’a daya ga watan Oktoba.

Jawabin na shugaba Buhari zai mayar da hanakali kan bikin shirye-shiryen cika shekara 61 da samun yancin kan Najeriya.

Hakan na cikin sanarwar da mai magana da yawun shugaban Femi Adesina ya fitar a ranar Alhamis.

Sanarwar ta bayyana cewa dukkanin gidajen talabijin da radio za su sanya jawabin kai tsaye wanda za a watsa ta gidan talabijin na kasa da ƙarfe bakwai na

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!