Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Buhari ya jinjina wa matasan Kano kan ƙin shiga zanga-zangar EndSars

Published

on

Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya yaba wa matasan jihar Kano bisa jajircewarsu wajen tabbatar da zaman lafiya a lokacin zanga-zangar EndSars.

Shugaba Buhari ya bayyana hakan ne ta bakin mai taimaka masa kan rayuwar matasa Barista Isma’il Ahmad.

A yayin taron jin ra’ayin matasan Kano da aka gabatar ranar Lahadi a ɗakin taro na gidan Mumbayya.

Barista Isma’il Ahmad ya yi yi alƙawarin cewa za su haɗa kai da sauran ƴan Kano masu riƙe da muƙamai a gwamnatin tarayya wajen inganta rayuwar matasa.

Labarai masu alaka:

Yadda Buhari ya karbi bakuncin Sarkin Kano a fadar sa

Dattijan Kano sun nemi Buhari ya ki amincewa da bukatar Ganduje  

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!