Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Jigawa

Buhari ya raba tallafi ga wadanda ambaliya ta shafa a Jigawa

Published

on

Gwamnatin tarayya ta ce zata ci gaba da kokari matuka wajen tallafawa al’ummar kasar nan musamman wadanda wani ibtila’I ya fada musu.
Ministar ma’aikatar jin kai da kare aukuwar ibtila’I Sadiya Umar Faruk ce ta bayyana hakan a lokacin da ta kai wa wasu daga cikin al’ummar jihar Jigawa tallafi, bayan da suka gamu da ibtila’in ambaliyar ruwa jihar.
Sadiya Umar Faruk ta ce sun kai tallafin kayyaki da suka hadar da katifu da kayan abinci da sauransu.

Hotuna daga wurin rabon:

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!