Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Buhari ya sanya hannu kan dokar ‘yan sanda

Published

on

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya sanya hannu kan dokar ‘yan sanda ta majalisun dokokin tarayyar kasar nan suka sahale mata a kwanakin baya ta shekarar dubu biyu da ashirin.

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun mai bai wa shugaban kasa shawara kan harkokin yada labarai Femi Adesina.

Sanarwar ta ce shugaba Buhari ta cikin wata wasika da ya rubutawa majalisun dokokin tarayya ya bayyana cewa tuni ya sanya hannu kan dokar.

A cewar sanarwar sanya hannu kan dokar zai taimaka wajen kyautata ayyukan ‘yan sandan Najeriya

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!