Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

CAF Women’s CL: An zabi alkalan wasa 5 daga Najeriya

Published

on

Mukaddashiyar Daraktar Gasa a hukumar kwallon kafa ta Najeriya, Ruth David na daya daga cikin alkalan wasa 5 daga Najeriya da za su jagoranci wasannin share fagen gasar cin kofin zakarun Afirka ta mata.

Sauran jami’an sun hadar da: Felicia Okwugba da Yemisi Akintoye da Friday Mfon da kuma Promise Uwaeme.

Za dai a gudanar da wasanni daga ranar 15 zuwa 30 ga watan Yulin 2021 a birnin Abidjan dake kasar Cote d’Ivoire.

Kasashe shida da za su fafata a wasannin su ne Najeriya da Jamhoriyar Niger da Cote d’Ivoire da Ghana da Togo da kuma Burkina Faso.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!